GABATARWA.



WWW.TAFARKINSUNNAH.BLOGSPOT.COM

WANNAN SHAFI YANA DAUKE DA HADISAN ANNABI(SAW)ACIKIN HARSHEN HAUSA. IDAN ANGA MUNYI KUSKURE ASANAR DA MU.ALLAH YAYI MUNA JAGORA AMEEN!



DAMIN AIKO DA GYARA KO KARIN BAYANI;
{tafarkinsunnah@gmail.com]

Mar 1, 2014

KITABUT-TAUHID (BABI NA BIYU 2)

          Falalar Tauhidi Da Yadda Yake Kankare Zunubai
     Da fadin Allah;
 ”Waɗanda suka yi imani, ba su garwaya imaninsu da zalunci ba, lallai su ne suke da amintuwa, kuma su ne shiryayyu.” (An'aam: 82)

_________________
SHARHI;
Wannan aya ta zo a daidai inda aka ba da ƙissar Annabi Ibrahim (AS) na muƙabala da ya yi da mutanensa da hana su bautar gumaka, sai ake tambaya cewa, da su mushirikan da Annabi Ibrahim waye a kan shiriya?
Sai Allah ya ba da amsa
a Wannan ayar.
    Idan an ce,

KITABUT-TAUHID (Babi Na Goma Sha Biyar15)

  SHARHI Babukan da suka wuce sun yi magana a kan yana daga dangin shirka neman taimako wajen wanin Allah. Wannan babi kuma zai nuna maka ...